Skip to content
Jewel Times
Menu
  • Gombe Social Investment Coordinator Visits Progress Radio, Seeks Collaboration
  • Sample Page
Menu

PDP Ta Nuna Shakku Kan Zaben Kananan Hukumomin Gombe

Posted on April 27, 2024 by Jtimes

Daga Yunusa Isa, Gombe

Jam’iyyar PDP a Jihar Gombe ta bayyana damuwa kan yadda tace hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar (GOSIEC) ta gaza raba kayan gudanar da zaben ƙananan hukumomin da za a yi ranar Asabar a jihar.

Mukaddashin jami’in hulɗa da jama’a na jam’iyyar Hon. Abdulrahman Buba Zaune da wani jigon jam’iyyar Alhaji Musa Sani Arawa, ne suka bayyana hakan yayin da suka ziyarci ofishin hukumar ta GOSIEC a yammacin jiya Juma’a don ganewa idonsu yadda ake raba kayan zaɓe a fadin jihar.

Suka ce basu ga wani alamun hadahadan zaɓe ba a ofishin sai jami’an tsaro kawai, don haka za su sanya ido don ganin ko hukumar za ta fitar da akwatunan zaɓe ko kuwa, suna masu cewa ba zasu lamunci rashin adalci da ɗauki ɗora ba a wannan karo.

Sun kuma yi barazanar cewa PDP zata dau matakan shariah kan hukumar zaɓen jihar matuƙar ba su ga akwati ba.

Hukumar ta GOSIEC dai ta sanya Asabar ɗin nan ne a matsayin ranar gudanar da zaɓukan na kananan hukumomi a jihar ta Gombe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • Gombe Judge Steps Down From High-Profile Mechanic Village Land Dispute
  • Gombe Governor Receives New State NSCDC Commandant Idris Jibril
  • Gombe NSCDC Gets New Commander; Idris Jibrin
  • Billiri Easter Tragedy: Death Toll Rises to Six, 18 in Hospitals, 36 Inflicted
  • Amuga Condoles With Billiri Community, Supports Clarion Call by T.Y. Danjuma for Communities to Defend Themselves

Recent Comments

  1. A WordPress Commenter on Hello world!

Archives

  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024
  • May 2024
  • April 2024
  • March 2024
  • February 2024

Categories

  • Agriculture
  • Article/Opinion
  • Cybercrime
  • Economy
  • Education
  • Environment
  • Governance
  • Health
  • Infrastructure
  • News
  • Nutrition
  • Politics
  • Religion
  • Rural Development
  • Security
  • Tradition
  • Uncategorized
  • Urban Development
  • Urban Development
  • Women
  • Youths
©2025 Jewel Times | Design: Newspaperly WordPress Theme