Skip to content
Jewel Times
Menu
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Gombe Social Investment Coordinator Visits Progress Radio, Seeks Collaboration
  • Privacy Policy
  • Sample Page
  • Terms and Conditions
Menu

Sintiri Na Musamman: Civil Defence Ta Bukaci Al’ummar Tumfure Su Shiga Gida Daga karfe 10 Na Daren Yau

Posted on February 14, 2024February 14, 2024 by Jtimes

Labarin dake shigo mana da ɗumiɗuminsa daga hukumar tsaro ta Civil Defence na cewa kwamandan hukumar tsaro ta Civil Defence Reshen Jihar Gombe Muhammad Bello Muazu, ya jaddada ƙudurin rundunar na fatattakar ɓata gari da masu aikata miyagun laifuka a anguwar Tumfure dama Jihar Gombe baki ɗaya.

A wata sanarwa ta musamman da ya miƙawa Jewel Times Hausa da yammacin yau, kwamandan yace, rundunar ta lura cewa munanan dabi’u suna sake ɓullowa a anguwar, lamarin da ya sabawa doka da al’adun al’ummar Jihar Gombe.

Bello Muazu yace “Rundunar Civil Defence za ta fara sintiri na musamman a Anguwar Tumfure daga yau Laraba, muna shawartar jama’a su rufe wuraren kasuwancinsu daga karfe 10:00 na dare domin sintirin jami’anmu ya gudana cikin nasara, kuma jama’a su kaucewa jefa kansu cikin matsala, Civil Defence ba ta da niyyar musgunawa kowa”.

Kwamandan na Civil Defence na jihar ya nemi goyon baya da haɗin kan sarakuna da shugabannin al’umma da kuma mazauna anguwar ta Tumfure don samun nasarar fatattakar masu aikata laifuka dake yankin.

Muhammad Bello Muazu ya ƙara da cewa rundunar ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen magance duk wani da aka samu da yiwa doka ƙaran tsaye.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • CISLAC Advocates Higher Taxes on Tobacco Products to Discourage Consumption
  • National Cash Transfer Programme Reaches 16,497 Households in Bauchi LGA
  • Gombe RUWASSA Upskills 45 Officers to Bolster Water and Sanitation Infrastructure
  • Revolutionizing Yields: UBRBDA, Cosmopolitan University Empower Gombe Farmers with Climate-Smart Techniques
  • Gombe PDP Dismisses APC Claims, Insists Pantami Has Left the Party

Recent Comments

  1. A WordPress Commenter on Hello world!

Archives

  • June 2026
  • May 2026
  • April 2026
  • March 2026
  • February 2026
  • January 2026
  • December 2025
  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024
  • May 2024
  • April 2024
  • March 2024
  • February 2024

Categories

  • Agriculture
  • Anti Corruption
  • Article/Opinion
  • Cybercrime
  • Economy
  • Education
  • Environment
  • Governance
  • Health
  • Human Capital Development
  • Infrastructure
  • Law
  • News
  • Nutrition
  • Opinion
  • Politics
  • Religion
  • Rural Development
  • Security
  • Tradition
  • Transportation
  • Uncategorized
  • Urban Development
  • Urban Development
  • Women
  • Youths
©2026 Jewel Times | Design: Newspaperly WordPress Theme