Skip to content
Jewel Times
Menu
  • Gombe Social Investment Coordinator Visits Progress Radio, Seeks Collaboration
  • Sample Page
Menu

Za Mu Yi Duk Abun Da Ya Dace Wajen Kare Darajar Iyayenmu Sarakunan Arewa

Posted on May 29, 2024 by Jtimes

Daga Jibrin Hussaini Kundum, Bauchi

Ƴaƴan sarakuna a Najeriya sun buƙaci Gwamnatin ƙasar ta samarwa sarakuna aiki a hukumance a kundin tsarin mulki.

Wata gidauniyar ƴaƴan sarakunan Arewa mai suna ‘In Ka Ji Tambura’ ta buƙaci gwamnatin tarayya ta samarwa sarakuna gurbi a cikin kundin tsarin mulkin ƙasar nan.

Buƙatar hakan ta fito ne ta bakin Magatakardar Gidauniyar Prince Mahmud Aminu Adamu Jumba, a yayin wata ganawa da manema labarai a birnin Bauchi.

Yace “Ko shakka babu ba wani ɗan basaraken arewacin Najeriya da zaiyi farin ciki da abun dake faruwa a Jihar Kano sakamakon taƙaddamar sarautar sarki mai daraja ta ɗaya”.

Mahmoud Adamu Jumba ya ƙara da cewa “Ba za mu lamunci abin da zai taba kimar iyayen mu sarakuna ba”.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • BOGIS Directs Land Owners To Link NIN With Certificates Of Occupancy
  • Gombe Wins 10th Edition of NILDS Zonal Quiz Competition
  • Gombe Civil Service Commences Staff Verification, Aims Digital Database
  • Merit and Vibes Awards 2025 Celebrates Excellence, Promotes Inclusion in Creative Industry
  • Gombe Adopts Digital Technology to Improve Education Data Collection for 2024/2025 School Census

Recent Comments

  1. A WordPress Commenter on Hello world!

Archives

  • November 2025
  • October 2025
  • September 2025
  • August 2025
  • July 2025
  • June 2025
  • May 2025
  • April 2025
  • March 2025
  • February 2025
  • January 2025
  • December 2024
  • November 2024
  • October 2024
  • September 2024
  • August 2024
  • July 2024
  • June 2024
  • May 2024
  • April 2024
  • March 2024
  • February 2024

Categories

  • Agriculture
  • Anti Corruption
  • Article/Opinion
  • Cybercrime
  • Economy
  • Education
  • Environment
  • Governance
  • Health
  • Infrastructure
  • News
  • Nutrition
  • Opinion
  • Politics
  • Religion
  • Rural Development
  • Security
  • Tradition
  • Uncategorized
  • Urban Development
  • Urban Development
  • Women
  • Youths
©2025 Jewel Times | Design: Newspaperly WordPress Theme